Alkaluma da ke bayyana binciken da ake yawan yi kan wadanda basa zuwa makaranta
musamman a Arewacin Najeriya na nuna cewa mata ne suka fi yawa a cikin wadan da
basa zuwa karatu.
Mene ne ke hana mata da dama karatu a Arewacin Najeriya?
Shirin Najeriya A Yau na tafe da bayanai daga bakin ‘yan mata, da matan da suka
samun damar yin karatu, da kuma shawarwarin yadda za a magance matsalolin.
Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan.