Bayanai na cewa bashin da Najeriya ka kai a yanzu ya haura Naira tiriliyan ɗaya a ƙarƙashin gwamnatin Bola Tinubu.
Masu sharhi na ganin idan har aka cigaba da karɓo basuka irin haka, nan ba da jimawa ba ƙasar za ta iya rasa ikonta.
Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari kan wannan lamari na cin bashi a Najeriya.