Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi
Sep 29, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Kotun sauraron karar zaben 2023 na gwamnan Jihar Kaduna karkashin jagorancin mai shari’a Victor Oviawe ya ba da umarnin sake gudanar da zabe a rumfunan zabe 24 da ke mazabu bakwai na kananan hukumomi hudu da suka kunshi masu rajista 16,300 a zaman yanke hukunci da ya gudana ta kafar zoom a jiya Alhamis a jihar Kaduna, nan da kasa da kwanaki 90.  

Mene ne wannan hukuncin ke nufi? 


Saurari shirin NAjeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin abin da wannan hukuncin ke nufi.