Yadda ‘Yan Damfara Su Ka Tara Miliyoyi Daga Masu Neman Tallafin Gwamnati
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Yadda ‘Yan Damfara Su Ka Tara Miliyoyi Daga Masu Neman Tallafin Gwamnati
Oct 26, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

A wannan yanayi da ake ciki, yawancin ‘yan najeriya na fatan ganin sun ci gajiyar tallafin gwamnatin tarayya ga magidanta miliyan 15 da aka ce za a raba, domin rage radadin cire tallafin man fetur.

Saidai an samu wasu mutane da suka yi amfani da wannan dama wajen damfarar mutum sama da dubu tara miliyoyin kudi da sunan za su sanya su cikin wadan da za su ci gajiyar tsarin.


Shirin Najeriya A Yau ya binciki yadda wasu mutane ke amfani da sunan tallafin gwamnati suna damfarar mutane miliyoyin kuɗi.