Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano
Nov 02, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa Hukumar HISBA ta kai samame wani hotel da kuma wasu gidaje a jihar. 

Ko mene ne abin da ya sa hukumar HISBA kai wannan samame a wannan lokaci? 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko abin da ya sa HISBA ta dauki wannan mataki a yanzu.