Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano
Nov 02, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa Hukumar HISBA ta kai samame wani hotel da kuma wasu gidaje a jihar. 

Ko mene ne abin da ya sa hukumar HISBA kai wannan samame a wannan lokaci? 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko abin da ya sa HISBA ta dauki wannan mataki a yanzu.