Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano
Nov 02, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan Mail

Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa Hukumar HISBA ta kai samame wani hotel da kuma wasu gidaje a jihar. 

Ko mene ne abin da ya sa hukumar HISBA kai wannan samame a wannan lokaci? 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko abin da ya sa HISBA ta dauki wannan mataki a yanzu.