Ana bayyana mulkin dimukuradiyya a matsayin tsarin mulkin da ke bada dama ga 'yan kasa su tofa albarkacin bakinsu dangane da ayyukan da ake yi, suna iya sa wa a yi ko kuma a bari.
Shin 'yan Najeriya sun san hanyoyin da za su karbi hakkinsu daga wurin gwamanati kuwa?
Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.