Yadda ’Yan Najeriya Za Su Kwaci Hakkinsu Daga Gwamanti Cikin Sauki
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Yadda ’Yan Najeriya Za Su Kwaci Hakkinsu Daga Gwamanti Cikin Sauki
Nov 06, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Ana bayyana mulkin dimukuradiyya a matsayin tsarin mulkin da ke bada dama ga 'yan kasa su tofa albarkacin bakinsu dangane da ayyukan da ake yi, suna iya sa wa a yi ko kuma a bari. 

Shin 'yan Najeriya sun san hanyoyin da za su karbi hakkinsu daga wurin gwamanati kuwa? 

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.