Wane Mataki Ya Kamata Mutum Ya Kai Kafin Shekara 30

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Wane Mataki Ya Kamata Mutum Ya Kai Kafin Shekara 30
Dec 07, 2023
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Shin kun taba tambayar kanku matsayin da ya kamata matashin da bai wuce shekara 30 ya taka?

Da zarar shekaru sun ja ana sa ran a cimma wani buri na rayuwa da zai sa a kalli cewa mutum ya fara samun cigaba da zama cikakken mutum.

Shirin Najeriya a Yau ya duba matakin da ya kamata a ce mutum ya kai kafin cika shekara talatin a rayuwa.