Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?
Jan 15, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Tun bayan hukuncin kotun koli kan zaben gwamnan Jihar Kano da aka yi ranar Juma'a 12 ga Janairun 2024, hankali ya koma kan makomar jam'iyyar APC mai mulki a matakin kasa da ta zamo jam'iyyar hamayya a jihar. 

Ko mece ce makomar APC a Kano? 

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.