Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?
Jan 15, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan Mail

Tun bayan hukuncin kotun koli kan zaben gwamnan Jihar Kano da aka yi ranar Juma'a 12 ga Janairun 2024, hankali ya koma kan makomar jam'iyyar APC mai mulki a matakin kasa da ta zamo jam'iyyar hamayya a jihar. 

Ko mece ce makomar APC a Kano? 

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.