Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja
Jan 18, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

A ‘yan kwanakin nan hankali ya koma birnin tarayya Abuja ta fannin tsaro.

‘Yan bindiga da masu garkuwa dan neman kudin fansa suna ta farmakar yankunan birnin da ake ganin wuri mafi tsaro a Najeriya.

Shin me ya sa ‘yan bindigar suka karkato da ayyukansu a yankin?

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa masu garkuwan suka maida hankali kan birin tarayya Abuja.