Halin Da 'Yan Adawa Ke Ciki A Kano Da Filato

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Halin Da 'Yan Adawa Ke Ciki A Kano Da Filato
Jan 23, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Jihohin Kano da Filato na hannun jam'iyyun adawa a matakin ƙasa. Tun bayan hukuncin kotun ƙoli ana ta hasashen ya makomarsu za ta kasance.

Akwai yiwuwar su iya saita alƙiblar gwamnati idan sun yi  adawa mai ma'ana, yayinda ake sa ran gwamnati ta tafi da kowa.

Shirin Najeriya a Yau ya duba halin da 'yan adawa ke ciki a waɗannan jihohi.