Gwamanatin shugaba Bola Ahmed Tinubu na shan suka kan wasu tsare-tsare da ke takura tattalin arzikin Ýan Najeriya.
Baya ga korafe-korafe Ko mene ne abin da ya kamata ýan Najeriya su tambayi wannan gwamnatin ?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya biki jaki ya bigi taiki.