Abin da Zai Faru da Tattalin Arzikin Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin da Zai Faru da Tattalin Arzikin Najeriya
Feb 16, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan Mail

Tsadar rayuwa sakamakon karyewar darajar Naira da tashin farashin Dala, da kuma cire tallafin man fetur na cigaba da gasawa ýan Najeriya aya a hannu. 

A tunaninku mene ne zai faru da tattalin arzikin kasar nan idan aka cigaba a haka? 

Wani dan kasuwa ya bayyana mana hasashensa, kuma mun ji ta bakin wani masanin tattalin arziki. Ku biyo mu sannu a hankali