Yadda Wahalar Fetur Ke Jigata ’Yan Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Wahalar Fetur Ke Jigata ’Yan Najeriya
Apr 30, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a text

Karancin man fetur na neman tsayar da al'amura cak ga al'umma a wasu sassan Najeriya. Da dama sun ce lamarin ya shafe su kaitsaye kuma sakamakon haka suna dandana kudarsu.

Shin yaushe wannan lamari zai zo karshe, musamman idan yi la’akari da cewa tun a  Kamafanin Mai Na Kasa (NNPC) ya ce ya maganace matsalar?

A shirin Najeriya a Yau mun tattauna da wadanda abin ya shafa sannan mu ji ta bakin masu ruwa da tsaki kan yiwuwar samun mafita nan kusa.