Abin Da Ya Sa Masu Gidajen Haya Suke Tsuga Kuɗi

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Masu Gidajen Haya Suke Tsuga Kuɗi
May 14, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan

Send us a text

A baya-bayan nan mazauna manyan biranen Najeriya na ta kokawa game da yadda masu gidajen haya ke neman mai da su saniyar tatsa  wajen tsuga kudin haya.

Sai dai masu gidajen na cewa ana fama da tsadar rayuwa kuma kula da irin wadannan gidaje na cin kudi sosai.

Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari kan  yadda lamarin ke shafar rayuwar mutanen da  suke zaune a gidajen haya.