Dalilin Da Ba Za A Biya Wasu Ma’aikata Albashinsu Ba
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Dalilin Da Ba Za A Biya Wasu Ma’aikata Albashinsu Ba
May 16, 2024
Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us a Text Message.

Gwamnatin tarayyar ta ce za a ɓullo da tsarin auna ƙwazon ma’aikata bisa mizani ta yadda dagewar ma’aikaci zai sa ya samu ƙarin girma ko albashin ma zai iya bambanta, wato dai iya kwazonka iya albashinka.

Irin wannan yunkuri na gwamnatin tuni ma’aikata da ‘yan kwadago suka fara suka da tunanin wata manufa ce ta kauda hankali.

Toh ko ta fannin shari’a hakan na da tasiri wajen hakkin ma’aikata?  Shirin Najeriya a Yau ya tattauana kan wannan batu.