Yadda Dawo Da Tsohon Taken Ƙasa Zai Mayar Da Najeriya Baya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Dawo Da Tsohon Taken Ƙasa Zai Mayar Da Najeriya Baya
May 30, 2024
Muslim Muhammad Yusuf

Send us a text

Dawo da tsohon taken Najeriya da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi na shan yabo da suka.

Mutane da dama dai na cewa a yanzu talakan Najeriya ba abin da yake bukata ba ke nan.

Shirin Najeriya a Yau zai duba alfanun dawo da taken da muhimmancinsa a mizanin bukatun ’yan Najeriya.