A yayin da damina ta fara kankama a wasu sassan Najeriya, fatan manoma shi ne samun yabanya mai kyau.
Akwai matakan da masana ke ganin ya kamata manoma su dauka duk a lokacin da ruwa ya fara sauka domin kauce wa lalacewar amfanin gona.
Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan matakan da suka kamata manoma za su dauka a wannan yanayi.