Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?
Jun 20, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan

Send us Fan Mail

Wasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.

Fadar shugaban kasa da jam’iyyar APC a matakin kasa da jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.

Shin me ya girgiza Jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai?  Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.