Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa
Jun 27, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan

Send us a text

A baya-bayan nan ana samun muhawara, wani lokaci ma zazzafa, a kan kimar masarautun gargajiya.

Shin yaya al’umma ke kallon sarakunan gargajiya a halin yanzu?

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan kimar masu rike da masautun gargajiya a wannan zamani.