Yau ce Ranar Matasa Masu Sana’a ta Duniya.
A wannan shekarar Majalisar Dinkin Duniya, wadda ta ayyana wannan rana, tana son a yi amfani da basirar matasa wajen samar da zaman lafiya da ci gaba.
Shirin Najeriya a Yau zai duba yadda wanann buri zai cika.