Abin Da Masu Zuba Jari Suke Gudu Daga Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Masu Zuba Jari Suke Gudu Daga Najeriya
Jul 23, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hasssan Ibrahim

Send us Fan Mail

Masana na nuna fargaba game da rashin tabbas a harkar zuba jari a Najeriya.

Tun a watannin da suka gabata ake ta samun ficewar manyan kamfanoni daga kasar, lamarin da ake alakantawa da wasu tsare-tsaren tattalin arziki.

Shirin Najeriya a yau zai tattauna kan yadda hakan zai ci gaba da tasiri a kan tattalin arzikin Najeriya.