Dalilin Takaddama Kan Rushe Hukumomin Raya Biranen Kaduna

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Dalilin Takaddama Kan Rushe Hukumomin Raya Biranen Kaduna
Jul 26, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hassan Jos

Send us Fan Mail

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta soke dokar da ta kirkiri hukumomin raya wasu biranen jihar uku.

Wannan mataki dai ya haifar da zazzafar muhawarar a kan nasabarsa da nuna yatsa da ake yi a tsakanin gwamnati mai ci da wadda ta gada.

Shirin Najeriya a Yau zai binciki dalilin daukar wannan mataki da yadda zai shafi ci gaban kananan hukumomin da abin ya shafa.