Tasirin Fitattun ‘Yan Soshiyal Midiya Wajen Sauya Ra’ayin Al’umma

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Tasirin Fitattun ‘Yan Soshiyal Midiya Wajen Sauya Ra’ayin Al’umma
Aug 08, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hassan Jos

Send us a text

 A duk lokacin da wani maudu’i ke tashe a soshiyal midiya a kan samu wasu fitattaun mutane a shafukan da ke tsokaci a kai 

Irin wadannan mutane su ake kira influencers a turance, kuma suna tsokaci kan batutuwan da mutane tattauna wa.

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan yadda fitattun masu amfani da shafukan sada zumunta ke tasiri ga rayuwar al’umma.