Shin Matasa Sun Shirya Karbar Ragamar Shugabanci A Najeriya?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Shin Matasa Sun Shirya Karbar Ragamar Shugabanci A Najeriya?
Aug 15, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hassan Jos

Send us a text

Matasa na ta hankoron a ba su dama domin su jagoranci shugabanci da dora shugabanni na gari.

Sai dai wasu na ta diga ayar tambaya ko matasan za su iya tabuka abin kirki ba tare da sun bayar da kunya ba.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan yiwuwar matasan na iya yin abin da ya dace.