Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo
Sep 20, 2024
Idris Daiyab Bature

Send us Fan Mail

Masu fashin baki sun nuna fargabar yiwuwar samun hatsaniya yayin zaben gwamna da za a gudanar a Jahar Edo ranar Asabar. 

Sai dai kuma al’ummar jIhar sun ce ko ana ha-maza-ha-mata za su fito su kada kuri’a.

Shirin Najeriya a Yau zai yi nazari ne a kan irin tanadin da masu ruwa da tsaki ke yi wa wannan zabe