Yadda 'Yan Najeriya 13 suka mutu wurin tonon zinare a Maradi.

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda 'Yan Najeriya 13 suka mutu wurin tonon zinare a Maradi.
Nov 12, 2021
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

An tabbatar da mutuwar mutane 13 a ramukan tonon zinare a kauyen Kwandago da ya ke Jihar Maradi a Jamhuriyar Nijar.

Wani mai tonon zinaren da ya tsallake rijiya da baya, ya nuna akwai gangancin masu tonon zinaren.

A yi sauraro lafiya.