Shin fitar da 'yan Najeriya Kasashen waje aiki zai taimaki kasar?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Shin fitar da 'yan Najeriya Kasashen waje aiki zai taimaki kasar?
Nov 19, 2021
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Wasu masana tattalin arziki a kasar nan sunyi hasashen cewa fitar da matasa masu sha'awar zuwa kasashe masu karfin tattalin arziki aiki a hukumance zai taimaki tattalin arzikin Najeriya, wasu kuma na ganin bazai taimaki kasar ba, hasalima rashin ci gaban kasar ya ta'allaka ne akan halin 'yan kasar.

Wannene gaskiya?