Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa
Dec 02, 2021
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Lissafi na daya daga cikin darussan da ke baiwa  dalibai tsoro a makaranta,  duk da muhimmancinsa a fagen  kimiyya da fasaha. 

Fatima mai shekara 24, 'yar asalin Jihar Jigawa ta bayyana mana dalilan ta na kirkiran shafin koyar da darasin lissafi a harshen hausa. 

Ayi sauraro.