Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa
Dec 02, 2021
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Lissafi na daya daga cikin darussan da ke baiwa  dalibai tsoro a makaranta,  duk da muhimmancinsa a fagen  kimiyya da fasaha. 

Fatima mai shekara 24, 'yar asalin Jihar Jigawa ta bayyana mana dalilan ta na kirkiran shafin koyar da darasin lissafi a harshen hausa. 

Ayi sauraro.