Yadda Za A Taimaki Mata Manoma A Jihar Bauchi

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Za A Taimaki Mata Manoma A Jihar Bauchi
Dec 03, 2021

Send us a text

Manoma mata a Jihar Bauchi sun bukaci a dabbaka Manufar Daidaita Manoma Maza Da Mata A Tallafin Gwamnatin Tarayya Na Kudade Da Kayan Aiki. 

Matan na ganin idan har suka samu tallafi za su iya samun nasara a harkokin noma  fiye da takwarorinsu maza.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na kunshe da bayanan bukatun nasu. 
A yi sauraro lafiya.