Matasan Arewa: Da Noma Gara Zaman Jiran Tsammani

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Matasan Arewa: Da Noma Gara Zaman Jiran Tsammani
Dec 10, 2021
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Allah Ya yi wa matasan da ba su da ba aikin yi a Najeriya yawa sosai, duk kuwa da irin baiwar da Allah Ya yi wa kasar na filin noma da gulaben da za a iya amfani da su wurin noma rani da damana.

Shirin Najeriya A Yau ya gano dalilan wadannan matasa da ke zaman jiran aikin ofis da kuma wadanda suke noman da yadda suka fara.