Matasan Arewa: Da Noma Gara Zaman Jiran Tsammani

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Matasan Arewa: Da Noma Gara Zaman Jiran Tsammani
Dec 10, 2021
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Allah Ya yi wa matasan da ba su da ba aikin yi a Najeriya yawa sosai, duk kuwa da irin baiwar da Allah Ya yi wa kasar na filin noma da gulaben da za a iya amfani da su wurin noma rani da damana.

Shirin Najeriya A Yau ya gano dalilan wadannan matasa da ke zaman jiran aikin ofis da kuma wadanda suke noman da yadda suka fara.