Shin kashe ’Yan Bindiga Zai Magance Matsalar Tsaro?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Shin kashe ’Yan Bindiga Zai Magance Matsalar Tsaro?
Dec 23, 2021
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Masana da mahukunta sun sha bayar da shawarwari kan yadda za a magance matsalar tsaro ta hanyoyi daban-daban.

Sai ga shi Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce shi dai gwmnatinsa ba za ta karbi tubar ’yan bindiga ba, kashe su za ta yi, domin a wurinta, dan bindigar da aka kashe kawai shi ne kawai ya tuba.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na dauke da fashin bakin masana da ra’ayoyin ’yan Jihar Kaduna a kan wannan batu.

A yi sauraro lafiya