Anya magoya baya za su bari Ganduje da Kwankwaso su daidaita?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Anya magoya baya za su bari Ganduje da Kwankwaso su daidaita?
Dec 24, 2021

Send us Fan Mail

Batun sulhu tsakanin tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da gwamna mai ci Abdullahi Ganduje na kara karfi.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na dauke da bayanan magoya bayan bangaren Kwankwaso da Ganduje da kuma hasashen masana kan alfanun sulhun.

A yi sauraro lafiya.