Yadda Tinubu, Dattawan Arewa Suka Yamutsa Hazon Siyasar Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Tinubu, Dattawan Arewa Suka Yamutsa Hazon Siyasar Najeriya
Jan 17, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text



Bayyana aniyar takarar shugabancin kasar da Bola Ahmed Tinubu yayi a fadar shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ta tada kura a fagen siyasar kasar. 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya zaƙulo dalilanda Tinubu ya ƙaddamar da maganar takaransa a fadar shugaban ƙasar Najeriya da kuma matsayar Ƙungiyar Dattawan Arewa dangane da wanda suke son yayi takara.