Yadda Tinubu, Dattawan Arewa Suka Yamutsa Hazon Siyasar Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Tinubu, Dattawan Arewa Suka Yamutsa Hazon Siyasar Najeriya
Jan 17, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail



Bayyana aniyar takarar shugabancin kasar da Bola Ahmed Tinubu yayi a fadar shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ta tada kura a fagen siyasar kasar. 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya zaƙulo dalilanda Tinubu ya ƙaddamar da maganar takaransa a fadar shugaban ƙasar Najeriya da kuma matsayar Ƙungiyar Dattawan Arewa dangane da wanda suke son yayi takara.