Yadda Tsaro Da Tattalin Arziki Za Su Shafi Zaben 2023

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Tsaro Da Tattalin Arziki Za Su Shafi Zaben 2023
Jan 21, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail

Yanayin tsaro da tattalin arziki na taka muhimmiyar rawa a wurin gudanar da zabe wanda kuma babban jigone wajen tabbatar da dorewar tsarin Dimokuradiyya.

Taron tattaunawa na shekara-shekara da kamfanin Media Trust mai buga jaridar Daily Trust na wannan karon ya mayar da hankali ne a kan rawar da yanayin tsaro da tattalin arzikin Najeriya za su taka wurin juya akalar zaben kasar na shekarar 2023.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattaro bayanan masana akan harkokin tsaro, tattalin arziki da tsaro.