Episode Player
Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?
Jun 23, 2026
Idris Daiyab Bature
A ’yan watanni da suka gabata, matasa da yawa a Najeriya sun dukufa don ganin hakar su ta cimma ruwa wajen samun kudaden kirifto.
Amma alamu na cewa a baya-bayan nan wasu daga cikinsu sun sare sun kuma saduda sun dawo daga rakiyar harkar.
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne a kan dalilan wasu matasan na yin watsi da harkar kirifto.