Episode Player
Yadda Matasa Ke Bada Gudunmawar Cigaban Al’ummarsu
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
Yadda Matasa Ke Bada Gudunmawar Cigaban Al’ummarsu
Mar 27, 2026
Idris Daiyab Bature
Samun matasan dake bada gudunmawa a alummomin da suke rayuwa a cikin ta yana da matukar wuya a wannan zamani.
Amma duk da haka, wasu matasa sun sadaukar da rayuwarsu wajen bada gudunmawarsu wajen cigaban alummarsu.
Shirin Najeirya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan irin gudunmawar da matasa ke badawa wajen cigaban alummarsu