Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci?
Oct 14, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Galibin Najeriya suna rataya alhakin kuncin rayuwar da suke fama da shi kacokan a kan janye tallafin man fetur.

Sai dai wasu masan suna ganin idan ma janye tallafin yana taka rawa, to akwai wasu matakan da suke bayar da gudunmawa mai tsoka.
Ko wadanne matakai ne wadannan?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci za iyi kokarin warware zare da abawa.