Kuncin Da Arewa Ta Shiga Sakamakon Rashin Wutan Lantarki

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Kuncin Da Arewa Ta Shiga Sakamakon Rashin Wutan Lantarki
Oct 25, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us Fan Mail

Fiye da mako guda ke nan wasu sassan arewacin Najeriya suna fama da rashin wutar lantarki.

Hakan ya haddasa gagarumar matsala a rayuwar mutane da dama.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai duba irin halin matsi da mazauna yankin suka shiga sakamakon daukewar wutar lantarkin.