Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Wasu Sassan Arewa

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Wasu Sassan Arewa
Nov 01, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

A wasu sassan Arewa, mutane sun cika da farin ciki da annashuwa bayan da wutar lantarki ta dawo a yankunansu.

Yankin na Arewa dai ya tsinci kansa cikin rashin wutar lantarki na kusan kwanaki goma bayan da babban layin dakon wutar lantarkin ya durkushe.

Shirin Najeriya A Yau zai duba tasirin dawowar lantrakin a yankin na Arewa.