Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi
Nov 18, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Tun bayan da Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Lucky Aiyedatiwa a matsayin wanda ya lashe Zaben Gwamna da aka gudanar a Jihar Ondo ranar 16 ga watan Nuwamba, hankula suka karkata zuwa ga kalubalen da ke gabansa.

Kama daga rikicin cikin gida a jam’iyyarsa ta APC zuwa ga barazanar jam’iyyun adqawa da muradun al’ummar da ya yiwa alkawura, anya Aiyedatiwa bai sha ta fi cikinsa ba kuwa?

Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari a kan abubuwan da Zababben Gwamnan na Jihar Ondo ka iya fuskanta bayan ya sha rantsuwar kama aiki.