Abin Da Ya Sa Ake Hana ’Yan Najeriya Fadin Albarkacin Bakinsu

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin Da Ya Sa Ake Hana ’Yan Najeriya Fadin Albarkacin Bakinsu
Dec 06, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Sashe na 4 na kundin tsarin mulkin kasa na dauke da tanadetanade musamman da suka shafi ‘yancin dan adam a dokar Najeriya.

Cikin tanade-tanaden akwai ’yancin da doka ta bai wa kowane dan najeriya na rayuwa, da shiga taro, da fadin albarkacin baki.

Shirin Najeriya A Yau zai yi duba a kan tanade-tanaden doka a kan ’yancin fadin albarkacin baki.