Yadda Tamowa Ke Yaduwa Kamar Wutar Daji a Katsina

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Tamowa Ke Yaduwa Kamar Wutar Daji a Katsina
Dec 17, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Wani rahoto da Kungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta fitar ya nuna cewa Arewa maso Yamma ta fi kowacce shiyya yawan karuwar yara masu tamowa.

A shiyyar kuma, inji rahoton, Katsina ta fi ko wacce jiha yawan masu fama da cutar.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi bincike ne don gano yadda lamarin yake.