Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato
Dec 27, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

A baya bayan nan ana cigaba da samun hare hare da sojoji ke kaiwa kan fararen hula kamar yadda wasu suka bayyana.

Ko A shekarar da ta gabata, rundunar sojin kasar nan ta kai wani hari garin Tudun biri dake karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna inda harin yayi sanadiyyar mutuwar gomman mutane.

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zaiyi duba ne kan harin da rundunar sojin kasar nan ta kai a jihar Sakkwato