Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024
Dec 30, 2024
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Tun bayan rantsar da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu a watan Mayun bara ne dai ’yan Najeriya suke ta kokawa da matsin tattalin arziki sakamakon wasu tsare-tsare da manufofi da Gwamnatin Tarayya ta bijiro da su.

Wadannan manufofi sun hada da janye tallafin man fetur da kyale kasuwa ta yi halinta a kan darajar Naira da janye tallafin wutar lantarki da sauran su.

Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci za iyi tsokaci ne a kan jimirin da ’yan Najeriya suka yi a shekarar.