"Wannan Ce Daya Daga Cikin Ummul Haba'isin Lalacewar Najeriya"
Najeriya a Yau
Najeriya a Yau
"Wannan Ce Daya Daga Cikin Ummul Haba'isin Lalacewar Najeriya"
Jan 14, 2025

Send us a text

Saye ko sayar da guraben aiki wani abu ne da yake karuwa kuma yake barazana ga ci-gaban al’umma a Najeriya.

Akan yi zargin cewa mutane suna bin wasu hanyoyin da ba su dace ba kafin a ba su aiki a gwamnati.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan wadannan hanyoyi da illar da suke haifar wa al’umma da kuma dabarun kawo karshensu.