Hakikanin Dalilan Takaddama Kan Kafa Kotunan Shari’ar Musulunci A Kudu

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Hakikanin Dalilan Takaddama Kan Kafa Kotunan Shari’ar Musulunci A Kudu
Jan 30, 2025
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Ana ci gaba da zazzafar muhawara a shiyyar Kudu maso Yammacin Najeriya a kan batun samar da kotunan Shari’ar Musulunci.

Majalisar Ƙoli ta Harkokin Addinin Musulunci a yankin ce dai ta buƙaci hakan.
Sai dai wasu ƙungiyoyi da ma ɗaiɗakun mutane a yankin suna adawa da wannan buƙata.

Wannan ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokacin zai yi nazari a kai.