Dalilin Karyewar Farashin Shinkafa A Wasu Kasuwannin Najeriya

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Dalilin Karyewar Farashin Shinkafa A Wasu Kasuwannin Najeriya
Apr 29, 2025
Idris Ɗaiyab Bature

Send us a text

Rahotanni suna nuna cewa farashin shinkafa, daya daga cikin nau’ukan abincin da ’yan Najeriya suka fi ci, ya karye a wasu sassan kasar.


Sauyin farashin ya sa ana tambayoyi – shin me ya haifar da wannan sauyi? Kuma me hakan ka iya haddasawa a rayuwar talaka?


A kan wannan sauyi da dalilansa ne shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari.