Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?
May 06, 2025
Idris Ɗaiyab Bature

Send us a text

Yin gwagwarmaya ko fafutuka wani abu ne da ke cikin jinin dan Adam, musamman idan yana kokarin ganin an samu sauyi ko cigaba a al'umma. 


Sai dai a Najeriya, sau da yawa ana danganta kalmar "gwagwarmaya" da rikici ko sabani da gwamnati.


Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan yadda za a yi gwagwarmaya ba tare da an taka doka ba.