Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?
May 06, 2025
Idris Ɗaiyab Bature

Send us Fan Mail

Yin gwagwarmaya ko fafutuka wani abu ne da ke cikin jinin dan Adam, musamman idan yana kokarin ganin an samu sauyi ko cigaba a al'umma. 


Sai dai a Najeriya, sau da yawa ana danganta kalmar "gwagwarmaya" da rikici ko sabani da gwamnati.


Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan yadda za a yi gwagwarmaya ba tare da an taka doka ba.