Yaya Girman Matsalar Rashin Tsaro A Shekaru Biyun Tinubu?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yaya Girman Matsalar Rashin Tsaro A Shekaru Biyun Tinubu?
May 30, 2025
Idris Ɗaiyab Bature

Send us a text

Rashin tsaro na cikin matsalolin da suke ci gaba da ci wa ’yan Najeriya da dama tuwo a kwarya, har a wannan lokaci da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu yake cika shekara biyu a kan mulki.


Wasu rahotanni da wasu kungiyoyi masu zaman kansu suka fitar dai sun koka da yadda suke ganin matsalar ta kara kamari a wadannan shekarun.


Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi duba ne a kan wannan matsala ta rashin tsaro.