Wa Zai Gaji Buhari A Fagen Siyasar Najeriya?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Wa Zai Gaji Buhari A Fagen Siyasar Najeriya?
Jul 15, 2025
Idris Daiyab Bature

Send us Fan Mail

Gaskiya da rikon amana suna cikin dalilan da suka sa tsoon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi fice a siyasar Arewacin Najeriay.

 

Wasu masana da ma makusantar tsohon Shugaban kasar dai suna ganin Arewa ta yi rashi kuma zai yi wuya a samu makwafansa.

Yayin da ake binne marigayin, hankalin wasu 'yan Najeriya ya fara komawa ga yiwuwar samun wanda zai iya maye gurbinsa a fagen siyasar Najeriya.

 

wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.